Dubawa
Verified
Online/Digital
DUBAWA is Nigeria’s first indigenous independent verification and fact-checking project, initiated by the Premium Times Centre for Investigative Journalism (PTCIJ) and supported by the most influential newsrooms and civic organisations in the country to help amplify the culture of truth in public discourse, public policy, and journalistic practice.
It is non-partisan, accepting only to uphold the values of accuracy, balance, transparency, verification, independence, and accountability in all its operations. We are guided, in all our practice, by the five principles of the International Fact Checking Network (IFCN).
Dubawa’s mission statement is to institute a culture of truth and verification in public discourse and journalism through strategic partnerships between the media, government, civil society organizations, technology giants and the public.
The basic assumptions (which are integral to our theory of change) are that factual information enables people to make more informed choices in a democratic society and on other public interest issues. Therefore, providing verified information will likely promote good governance and accountability.
We also believe that truth and trust have been eroded in journalism owing largely to thinner investments and the competing forces of social media. If an independent media project provides factual information and builds the capacity of newsrooms through collaboration, the eroding trust in the media will be restored.
Dubawa expanded its programme to Ghana this year in a bid to promote accountability and democracy across the West African region. Source
Actions
Media Outlet details
| Scope | N/A |
|---|---|
| Language | English, French, Hausa, Yoruba |
| Country | N/A |
|
Similarweb UVM |
Request pricing |
|
Comscore UVM |
Request pricing |
Recent Articles
Search ArticlesNo! Federal workers didn’t ask for salary increase to vote APC in 2027
Claim: A post that has now gone viral on social media claimed that federal workers requested a salary increase as a condition to vote for the All Progressives Congress (APC) in the 2027 election. Verdict: Misleading! While the workers did request a salary increase from the federal government, it was based on economic hardship, not on voting for or against the ruling party in the coming elections.
2027 Election: How social media users create fake headlines, false quotes to spread disinformation
As we move closer to the 2027 election, supporters of different political parties are exploring social media to promote and defend their candidates. In the process, many users resorted to sharing false, malicious, deceptive, and sometimes ridiculous posts to spread disinformation targeting opponents. In a similar pattern, an X user, âMayor of Calabarâ (Uno_009), on Wednesday, Sept.
Image of suspected bandit arrested in Zamfara, not recent
Claim: A Facebook user posted a picture claiming that local community security officials have arrested a suspected bandit member who operates in Zamfara, Kaduna, and Niger States, implying it is a recent event. Verdict: Misleading. The image does not depict a recent arrest. Reverse-image searches and archival reporting show the individual was apprehended in April 2026 by local security guards for trafficking ammunition concealed in a jerrycan. Full Text On Sept.
Da gaske jirgi mai saukar ungulu ta kwashi ‘yan ta’adda daga makarantar firamaren Kaboji da ke jihar Neja?
Da’awa: wani mai amfani da shafin X, Usman (@secmxx), na da’awar wai jami’an tsaro sun daui wasu mayakan da ba’a san ko su wane ne ba cikin jirgi mai saukar ungulu dagaa makarantar firamaren da ke karamar hukumar Mashegu Hukunci: Yaudara ce! Duk da cewa ba mu iya tantance duka abubuwan da suka faru ba, jirgi mai saukar ungulun ya sauka a wata makabarta ne ba makarantar firamaren Kaboji kamar yadda ake da’awa ba.
Bidiyon dake nuna ‘yan ta’adda na habbaka dokar shari’a, an gyara shi ne ya nuna hakan
Da’awa: Wani a shafinsa na Facebook ya wallafa wani bidiyo da ya nuna yadda ‘yan ta’adda ke yi wa ‘yan Najeriya barazanar cewa gwamnati ba za ta iya ceton su ba sai dai dokar shari’a. Hukunci: Yaudara ce! Sakakamon binciken da DUBAWA ta gudanar ya nuna cewa bidiyon an hada shi ta hanyar amfani da fasahar AI ne. Anihin bidiyon na Boko Haram ne tun wanda aka saka a yanar gizo tun a watan nuwan ba 2015.
Hoton da ke da’awar wai an kashe ‘yan sanda ne a jihar Kebbi da fasahar AI aka kirkiro
Da’awa: A 2026 ne a shafin @Shine Borno na Facebook aka wallafa wani hoto dake nuna yadda mahara suka kashe ‘yan sanda ranar 10 ga Agusta 2026 a Rafi Makuku dake jihar Kebbi. Hukunci: Yaudara ce! Rahotani da dama da rundunar ‘yan sandan Najeriya sun tabbatar cewa mahara sun kashe ‘yan sanda 10 amma hotan da ake nunawa AI ce.
Tsohon bidiyon Bello Turji ne aka sake wallafawa a matsayin na sabon harin Fulani ‘yan ta’adda
Daâawa: Mujallar Hausaland a shafin ta na Facebook a ranar 14 ga watan Agusta ta saka bidiyon da ke nuna yadda âyan taâadda âyan Fulani ke barazanar cewa babu mai hana su. Hukunci: Yaudara ce! Bidiyon ba sabo bane sakamakon bincike sun tabbatar cewa bidiyon tsoho ne domin an saka shi a yanar gizo tun a watan Disemba 2024 sannan a lokacin an gano alakar bidiyon da shahararren dan bindiga Bello Turji da mutanen sa.
Yaudara ce! Rundunar sojin sama ba ta kashe mahara sama da 200 ba
Da’awa: Wani a shafinsa na Facebook ya ce rundunar sojin sama ta Najeriya sun kashe mahara sama da 200 da suka taso daga jihar Zamfara za su Kebbi. Hukunci: Yaudara ce! Tabas sojoji sun yi batakashi da maharan da suka taso daga jihar Zamfara za su Kebbi sannan rahotani su nuna cewa sojojin sun kashe mahara 17 amma ba sama da 200 ba. Rundunar ‘yan sanda ta ce har yanzu ba ta da tabbacin yawan mutanen da suka ji rauni a dalilin batakashin.
Bidiyon sojan da aka kama da makamai a 2022 aka sake sanyawa a yanar gizo
Da’awa: Mc Izzy a shafinsa na Facebook ya nuna wani bidiyon yadda wani sojan najeriya ke samar da harsasai wa ‘yan bindiga. Hukunci: Yaudara ce! Duk da cewa bidiyon ya nuna zahirin abin da ke faruwa amma bidiyon daga shekarar 2022 ne ba a cikin kwanakin nan aka dauke shi ba. Mc Izzy a shafinsa na Facebook ya wallafa wani bidiyo (a nan) inda ya nuna wani mutum sanye da rigar sojoji da abokan aikinsa ke chaje shi bayan an tsinci harsashi da ya boye a kugunsa.
Babu gaskiya a bidiyo da ya nuna ‘yan Fulani na kai wa mutane hari a jihar Katsina
Da’awa: A shafin Facebook na mujallan Hausaland ne wani bidiyon da aka saka a TikTok ya nuna yadda wasu ‘yan Fulani mahara ke kona kauyuka tare da kashe wasu da ake zargi daga al’ummar Hausawan wurin ne wadanda ba su ji basu gani ba a can a jihar Katsina. Hukunci: Babu isashen hujja. Babu tabbataciyyar hujjan dake nuna Fulani a lokacin da suke kai wa mutane hari a jihar Katsina.